I’ve always said it.., idan namiji na sanki tsakani da Allah ko me zaa fada akanki bazai fasa aurenki ba… Ba ruwansa da fast dinki,,idan kikaga ya gudu daman samarin shaho ne… Allah ya nuna mana aurenku hassan make up…. Mu nan nigeria sai ace ai bazawara ce karka aureta kai da baka taba aure ba…