Video wird geladen...
Video konnte nicht geladen werden
Abun akwai takaici wallahi
21,255 Aufrufe • vor 1 Jahr •via X (Twitter)
11 Kommentare

Wace kasar musulmin? Anfa daina amfani da addini ana yaudarar bahaushe. Mu Hausawa kasarmu muke bukata babu wasu jahilai fulani da zamu yarda a kasarmu. Wai duk shekarun nan da fulani ke kashe Hausawa a Zamfara da Katsina baikai a raddi irin hakaba? Kasar Hausa dar ba yanta’adda.

A arewa Kuma ba rayuka aike kashewa ba, me ku ka ce a kai,???

Mastalar shine ko an raba kasar, Wasu zasu tafi farauta kasar kudu. Wasu za su tafi ci rani kudu. Za'a Kai albasa da dabbobi kudu. Mu ne fa mukeyi WA kanmu da kanmu. Mai makon kuyi fadakar da Mutane su janye daga kudu si kare mutunci su , ana wata propaganda daban.

shine kawai abu da yakamata

Wlh shine solution kawai

space meets sound

Nagode mlm, Raayin mu daya

Wallahi Ina bayanka anan

Da sauran fahimtar Addinin Musulunchi. Wannan shine ma'anar ayar da ak sawko ranar Arfa? Me ya faru a Emesa lokachin shygabanchin Umar da kuma na ibn Abdul Azeez. Suwa suka amfana da zakka?

I support the motion

Shine fa, abin yayi yawa wlh
