Загрузка видео...
Не удалось загрузить видео
Kash! an samu matsala fa…🤔🤔🤔✍️
38,789 просмотров • 1 год назад •via X (Twitter)
Комментарии: 10

Sai dai mai son zuciya, amma babu wani mutum da yake kishin addinin musulunci da zai ji dadin irin tumasancin da mutanen nan suke yi da sunan addini.

Ba dadi kam

Idan an zage su shikenan kaji dadi kenan? All your content kwana biyu kawai akan a zage malamai kake hope it will not consume you.

Ba so nake a zagi Malamai ba. So nake malamai su tsaya a matsayinsu na magada Annabawa.

Na Bude Massalacin ko a wajen Karanta Ayyar ko Fassarar ta ? Na kasa fahimtar inda aka samu Matsalar

Ai inde Baka hango matsalar ba, to bazaka taba ganin matsalar ba kam

Wayen nan mutanan suna zubar ma da malamai mutunci.

Sunade zubarwa da kansu mutunci

What pains me the most is that this was the first shiekh I started admiring and listening to tun ina karami, lokacin yana qone ma Yan bidi'a da azzalumai. Now he's the chief ass-licker to the most corrupt politicians this country has ever seen. Disheartening!😩

Very unfortunate wallahi
Похожие видео
Sensitive content
Sheikh Daurawa ya buɗewa wasu aiki. dama haka ake yi? 🤔🤔🤔✍️
Abu Twins
32,352 просмотров • 1 год назад
