Loading video...
Video Failed to Load
Nikam ya sunan malaminnan ???
10 Comments

For the first time da naji wanna mutumin wllhi ya burgeni kenan. Wallahi nafi kaunar Tinubu sau dubu da wanchan tsohon banzan na daura wllh summa thallahi, duk abunda kasa take ciki shine sila a yanxu. Allah kasaka mana.

Duka maganarsa gaskiya ne wlh

Sheikh Musa Yusuf Asadus Sunnah. I listen to him everyday from his WhatsApp group.

Da farko na fara jin haushi sai daga baya na fahimci gsky yake fadi

With due respect Malam abinda kake fada ba gaskiya bane. Batun Buhari baiyi komai da kudin da ya samo ba.. ka bude ido sosai ka duba Malam. Allah yasa kayi binchike mai kyau.... Rashin sani yafi dare duhu๐ค

Shifa wannan duk inda kaganshi yani Wlh aljihunsa yake karewa indai wannan ne ๐คฆ๐ฝโโ๏ธ

But all what he said here is nothing but the truth, I thought thereโs nothing wrong in saying the truth

To ai mallam yanzu ne yan kasa suka gaji, bawai saboda bangaranci ba ne! Buhari ya cutar da mutane da tunanin cewa za a gyara, mutane kuma sun gane ba a bukatar dogon lokaci kafin a gyara kasa!

Raayinsa yake fada

Prof. Daniya kenan, professor of Economic and Researcher on Bandits insurgency from Harvard university.
Related Videos
Sensitive content
Nikam ya sunan malaminnan??????? Naga ya dau zafi
purpleberry ๐๐
15,597 views โข 1 year ago
Sensitive content
Nikam ya sunan malaminnan ๐ญ๐ญ๐ญ
purpleberry ๐๐
107,897 views โข 1 year ago
Sensitive content
Dan Allah ya sunan guy dinnan wlh ya Tashi kaina ๐๐๐
Malo_JR๐ด
43,225 views โข 1 year ago
