正在加载视频...
视频加载失败
These are the issues.
10 条评论

Mallam yace in kaga mutum kamar tulo tulo 💔💔😭

Da NSA yake fah.

Yanzun masu Irin wannan tunanin sune shuwagabannin mu na Arewa, Ana nuna masa halinda talakawa ke ciki amma shi yana wata maganar da babu Fiqhu aciki, in as much as I don't support this protest of a thing, let the politicians be at the receiving end not the masses.

If you check, he also supported Muslim-Muslim ticket on that basis alone and not on the track records of the aspirants. So he's not any different from the politicians.

He is not.

Ashe ba waɗannan same Malaman bane ake wa ƙazafi cewa an basu kuɗi sun yi shuru ba su faɗan gaskiya? Allah sai ya saka masu.

Wasu daga cikinsu ake magana.

Malaman wannan zamani fa Tumasanci sukeyi wurin Masu mulki da Masu kudi munsan mabaratane Makwadaita mayaudara makaryartan banza da woffiii maciya AMANAR ALHUMMAH it's unfortunate so pathetic yasin

He is referring to Nuhu Ribadu

NSA 😂
