Video yükleniyor...
Video Yüklenemedi
Wata sabuwa 🤣🤣🤣💔😂😂💔💔💔😂😂💔💔💔😂💔💔💔😂😂💔💔💔💔😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
11,073 görüntüleme • 1 yıl önce •via X (Twitter)
11 Yorum

Katon mahaukaci ne, da yanada Ilimi ba zai wannan adduan ba, sbd babu Ladubban addua a ciki.

If same effort was used to pray for a better Nigeria, In Sha Allah it would have yielded positive results. Black man is his own enemy

We are cursed wallahi. Da kansa ma ya dage yana ma addua da yafi masa. The sad thing is that our mentality is all about politics, easy money 🫣

- Come Around

Shi Allah bbu ruwansa baya shawara da kowa idan Zaiyi ikonsa.

Toh ubansa yake so a ba mulkin koh kuma wa yake so a ba?

Misplaced priorities 🤦♀️

Wannan yana bukatar tauhidi gaskiya shi Allah swt zabi ake barmishi. Allah muna rokanka da sunayanka tsarkaka ka kawo Nijeriya mafita saboda Annabi Muhammadu

Ko zaka mutu sae Atiku ya mulke ka da zuri’an ku

Kai kowa da abinda ya dame shi… Idan nine nayi haka gaskia nayi asara… Inje saudiyya in yima wani addu’ar mugunta kuma musulmi… Wallah ko me yayi min nayi asara. Zan iya addu’a dai Allah ya kareni daa sharrin kowa ma amma in kira suna bazan iya ba

Idan Atiku xai zama alkhairi ga Nigeria Ya Hayyu Ya Qayyum ka bashi mulkin kasar nan 2027, idan kuma ba alkhairi bane Ya Rabb ka zaba mana
