Loading video...
Video Failed to Load
Yayin da ake ci gaba da muhawarar wadda ta fi "capacity" tsakanin uwar gida da amarya, shirin Mahangar Zamani ya gayyato wani matashi, Saleem Goje da matansa, waɗanda ke zaune tare tamkar 'yan biyu, kuma sun bayyana mana sirrin zamansu. Cikakken shirin -
122,475 views • 1 year ago •via X (Twitter)
10 Comments

Gaskiya ne, so dayawa rabuwar kai tsakanin amarya da uwar gida yana samo asali ne daga yanda kai miji ka nemi auren ta biyu har shigowar ta gida. Allah ya mana jagoranci. Ya sa mu gane ƙarin aure umurni ne na Ubangiji ba dalili bane, da akecewa wai ta farko bata abinda ya dace.

Wato ko me mutum zeyi a rayuwar nn to kawai ya samu kudi. Money stops nonsense wlh da guy dinnan beda kudi be isa matan nn su zauna dashi hka ba

Salim ya yi matuqar kokari kuma ya cancanci a yaba masa. Thank you BBC for having him, we enjoy your interview and learnt a lot from it as men. Danlami, idan kaga dama kada ka tashi ka nemi kudi.

Hhh kudee Kenan wllhy da baby kudee sai anyi kishi Amman da yake kowa na samun biyan bukata yadda yakeso ae shkkn.... Ga kuma abar itama suna samu har wuya 😒😂😂

It all goes down to kudi ke magana.

Nice jagoran mambila

In zan samu irin haka zan iya kara aure wlh Amma ban son girma shiyasa nake ji na auro

Wannan ai shirme ne

Abinda koh shekara 1 basuyi tare da uwargida da amarya ba Taya xa a ce shi xe baka sırrın xaman lfy tsakaninsu A samu wanda ya shekara 10 ko sama da haka da mata hudu shine xe iya fadan sırrın xaman su lfy Amma wannan ai har yau beyi karatun ba tukun

Bakuda abun bata lokaci ku kawo wa jama a se shashanci shegu karnukan yahudawa


